Home -- Hausa -- 17-Understanding Islam -- 079 (The Bible says the Father is God)
This page in: -- Arabic? -- Bengali -- Cebuano? -- English -- French -- HAUSA -- Hindi -- Igbo -- Indonesian -- Kiswahili -- Malayalam -- Russian -- Somali -- Ukrainian? -- Yoruba?
Previous Chapter -- Next Chapter
17. Fahimtar Musulunci
SASHE NA BIYAR: FAHIMTAR RA'AYIN MUSULMAI GA LINJILA
BABI NA GOMA SHA UKU: BAYANIN MUSULIMI ZUWA KIRISTOCI
13.3. Rashin amincewa da Triniti
13.3.1. Littafi Mai Tsarki ya ce Uban Allah ne
- “Bulus manzo – wanda aka aiko ba daga wurin mutane ba, ba kuwa ta wurin mutum ba, amma ta wurin Yesu Kristi da Allah Uba, wanda ya tashe shi daga matattu.” (Galatiyawa 1:1)
- “Yabo ya tabbata ga Allah da Uban Ubangijinmu Yesu Kristi.” (Afisawa 1:3)
- "bisa ga sanin farko na Allah Uba." (1 Bitrus 1:2)