Home
Links
Contact
About us
Impressum
Site Map?


Afrikaans
عربي
বাংলা
Dan (Mande)
Bahasa Indones.
Cebuano
Deutsch
English-1
English-2
Español
Français
Hausa/هَوُسَا
עברית
हिन्दी
Igbo
ქართული
Kirundi
Kiswahili
മലയാളം
O‘zbek
Peul
Português
Русский
Soomaaliga
தமிழ்
తెలుగు
Türkçe
Twi
Українська
اردو
Yorùbá
中文



Home (Old)
Content (Old)


Indonesian (Old)
English (Old)
German (Old)
Russian (Old)\\

Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 063 (Do Not Judge Others)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

4. Karkayiwa Wasu Hukunci


1 “Kada ku yi hukunci don kada a hukunta ku. 2 Gama bisa ga yadda kuke shari'a, za a yi muku shari'a. Kuma da ma'aunin ku, za a auna muku. 3 Me ya sa kake duban ɗan hakin da yake cikin idon ɗan'uwanka, amma ba ka lura da gungumen da yake cikin naka ido ba? 4 Ko yaya za ka iya ce wa ɗan’uwanka, ‘Bari in cire ɗan hakin da ke cikin idonka,’ ga shi, gungumen yana cikin naka ido? 5 Kai munafuki, ka fara cire gungumen da ke cikin idonka, sa'an nan kuma za ka gani sarai don ƙwace ɗan hakin da ke cikin idon ɗan'uwanka.” (Matiyu 7:1-5)

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 03:49 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)