Home
Links
Contact
About us
Impressum
Site Map?


Afrikaans
عربي
বাংলা
Dan (Mande)
Bahasa Indones.
Cebuano
Deutsch
English-1
English-2
Español
Français
Hausa/هَوُسَا
עברית
हिन्दी
Igbo
ქართული
Kirundi
Kiswahili
മലയാളം
O‘zbek
Peul
Português
Русский
Soomaaliga
தமிழ்
తెలుగు
Türkçe
Twi
Українська
اردو
Yorùbá
中文



Home (Old)
Content (Old)


Indonesian (Old)
English (Old)
German (Old)
Russian (Old)\\

Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 080 (The Parable of the Divine Sower)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

21. Misalin Shuka Allah


3 Ya yi musu magana da yawa cikin misalai, yana cewa, ‘Ga shi, mai shuka ya fita shuka; 4 Sa’ad da yake shuka, waɗansu iri suka fāɗi a gefen hanya, tsuntsaye kuma suka zo suka cinye. 5 Waɗansu kuma suka fāɗi a kan duwatsu, inda ba su da yawa. Nan da nan suka tashi, domin ba su da zurfin ƙasa. 6 Amma da rana ta fito, suka ƙone. Domin ba su da tushe, sai suka bushe. 7 Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya, sai ƙaya ta taso ta shake su. 8 Waɗansu kuwa suka faɗi a ƙasa mai kyau, suka ba da albarka, waɗansu riɓi ɗari, waɗansu sittin, waɗansu talatin. 9 Wanda yake da kunnuwa, bari shi ji.” (Matiyu 13:3-9).

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 06:28 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)