Grace and Truth

This website is under construction !

Search in "Hausa":
Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 074 (The Deceit of Riches)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

15. Ha'incin Arziki


23 Yesu ya ce wa almajiransa, ‘Hakika, ina gaya muku, da wuya mai arziki ya shiga Mulkin Sama. 24 Ina kuma gaya muku, ya fi sauƙi ga raƙumi ya bi ta idon allura, da mai arziki ya shiga Mulkin Allah.’ 25 Da almajiran suka ji haka, sai suka yi mamaki ƙwarai, suka ce, ‘To, wa zai sami ceto?’ 26 Yesu ya dube su ya ce musu, Ga mutane wannan ba shi yiwuwa, amma ga Allah dukan abu mai yiwuwa ne.” (Matiyu 19:23-26).

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 05:12 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)