Grace and Truth

This website is under construction !

Search in "Hausa":
Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 079 (Whom do You Fear, People or God?)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

20. Wanene kuke Tsoro, Mutane ko Allah?


27 “Abin da na faɗa muku cikin duhu, ku faɗa cikin haske. Abin da kuka ji ana radawa a kunnenku, ku yi shelar a kan soron gida. 28 Kada kuma ku ji tsoron masu kashe jiki, amma ba sa iya kashe rai. amma ku ji tsoron Allah wanda yake da iko ya halakar da rai da jiki a cikin jahannama. 29 Ashe, ba a sayar da gwaraza biyu ne da ɗari ba? Duk da haka ba ko ɗaya a cikinsu da zai faɗi ƙasa, sai Ubanku. 30 Amma duk gashin kanku an ƙidaya su. 31 Saboda haka kada ku ji tsoro. kun fi gwarare da yawa daraja.” (Matiyu 10:27-31)

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 06:27 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)