Grace and Truth

This website is under construction !

Search in "Hausa":
Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 095 (The Lamentation of Christ over Jerusalem)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

36. Makoki na Almasihu bisa Urushalima


37 “Ya Urushalima, Urushalima, kina kashe annabawa, kina jajjefe waɗanda aka aiko mata! Sau nawa na so in tara 'ya'yanku tare, yadda kaza ke tattara 'ya'yanta a ƙarƙashin fikafikanta, kuma ba ku yarda ba. 38 Ga shi, an bar muku gidanku kufai! 39 Gama ina gaya muku, daga yanzu ba za ku gan ni ba, sai kun ce, ‘Mai-albarka ne mai zuwa cikin sunan Ubangiji!’ (Matiyu 23:37-39).

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 07:18 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)