Grace and Truth

This website is under construction !

Search in "Hausa":
Home -- Hausa -- 20-For Readers of the Qur'an -- 088 (Christ Cares For His Servants)
This page in: -- Arabic? -- English -- French? -- HAUSA -- Igbo -- Indonesian -- Somali -- Yoruba

Previous Chapter -- Next Chapter

20. Ga masu karatun Kur'ani
LITTAFI 6 - KO KA SAN HIKIMAR KRISTI?

29. Kristi Yana Kula da Bayinsa


40 Wanda ya karɓe ku ya karɓe ni, kuma wanda ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni. 41 Wanda ya karɓi annabi da sunan annabi, zai sami ladan annabi. Wanda kuma ya karɓi adali da sunan adali zai sami ladan adali. 42 Kuma duk wanda da sunan almajiri ya ba ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana ko ƙoƙon ruwan sanyi ya sha, hakika ina gaya muku, ba zai rasa ladansa ba.” (Matiyu 10:40-42)

www.Grace-and-Truth.net

Page last modified on August 31, 2024, at 07:08 AM | powered by PmWiki (pmwiki-2.3.3)